Marigayi Shaikh Ja'afar Mahmoud Adam – Allah Ya yi ma sa rahama – ya na daya ne daga cikin mafiya shahara da kuma fitattun Malaman Musulunci kuma Jagorori a kan shiriya da miliyoyin al’ummar Musulmin Najeriya Musamman Arewacinta – da kuma yammacin Afirika su ka gania farkon karni na 15 bayan Hijrar Manzon Allah (sallallahu 'alaihi wa alihi wa sallam) daga Makkah zuwa Madina. Karanta sauran> | ![]() | ||||||
|
| ||||||
Downloads

Download & Watch Audio , Video and Text containing collection of various Khutbahs atwas ,Lectures Lessons & Tafseer .
Opinion poll
Shin a ra'ayinka Musulunchi yafi sauran addinai yaduwa?





